Home Back

An kaddamar da yakin neman zabe a Ruwanda

dw.com 2024/10/5
Hoto: Jean Bizimana/REUTERS

 An gudanar da wannan gangami ne makonni uku gabanin zaben shugaban kasar da za a gudanar a ranar 15 ga watan Yuli. wanda ake ganin  kagamen shi ne zai samu nasara. Shugaba Paul Kagame, wanda ya shafe shekaru 24 yana mulki, ya gudanar da taron gangami na farko a gundumar Musenze da ke a arewamaso yammacin Ruwanda,a wani filin wasa da ke cike da dimbin magoya bayansa, a lokacin bude yakin neman zabe a hukumance. Majalisar dokokin Ruwanda ta zabi Paul Kagame a matsayin shugaban kasa bayan da Pasto Bizimungu ya yi murabus a shekara ta   2000.

People are also reading