Home Back

Shugaba Gnassingbe zai tsawaita wa'adin mulki

dw.com 2024/5/19
Shugaban kasar Togo, Faure Gnassingbe

Dokar, na nufin daga yanzu majalisar dokoki ce ke da ikon zaban shugaban kasa, maimakon zaben kai tsaye da aka saba. Kazalika sabon kundin tsarin mulkin ya kuma kara wa'adin shugaban kasa daga biyar zuwa shekaru shida a gefe guda tsawon mulkin Shugaba Gnassingbe na kusan shekaru 20 baya cikin lissafi.

Sai dai tuni 'yan adawa ke danganta matakin shugaban da yunkurin tsawaita mulkin mahadi ka ture da iyalin gidan ke yi tsawon shekaru.

People are also reading