Babbar Kotu Ta ƘaraƊaukar Mataki a Shari'ar Tsige Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero
Jihar Kano - Babbar kotun jihar Kano ta ɗage zaman sauraron shari'ar da ke gabanta kan rushe masarautu biyar da tsohon gwamnan jihar ya kirkiro.
Legit.ng Hausa ta bude tasha a manhajar Whatsapp. Kasance tare da mu don samun rahotanni da dumi-dumi!
A wannan kara dai an roƙi babbar kotun jihar ta haramtawa Aminu Ado Bayero da sauran sarakuna 4 ayyana kansu a matsayin halastattun sarakuna
Kamar yadda jaridar Punch ta kawo rahoto yau Litinin, 24 ga watan Yuni, kotun ta ɗauki matakin ɗage zaman shari'ar zuwa ranar 2 ga watan Yulo, 2024.
Mai shari'a Amina Adamu Aliyu ce take jagorantar shari'ar masarautar Kano a babbar kotun jiha.
Ku saurari ƙarin bayani...
Asali: Legit.ng