Home Back

Halin da mutane ke ciki a kan layukan shan man fetur a Abuja

bbc.com 2024/8/22

Halin da mutane ke ciki a kan layukan shan man fetur a Abuja

Mintuna 4 da suka wuce

Layukan ababen hawa sun sake bayyana a gidajen man fetur na wasu biranen Najeriya.

Tun a cikin makon da ya gabata aka fara ganin dogayen layukan sanadiyyar ƙarancin man fetur ɗin a gidajen mai.

Hukumomi sun ce matsalar ta samu ne sanadiyyar ambaliyar ruwa, wadda ta hana tankokin dakon mai kai man zuwa sassa daban-daban na ƙasar.

People are also reading