Gwamnatin sojin Nijar ta kaddamar da wasu tsauraran ka'idoji kan kungiyoyin agaji
Sabbin Mahukuntan Sojin Jamhuriyar Nijar a ƙarkashin majalisar CNSP sun tsaurarawa ka’idoji game da ayyukan kungiyoyin agaji da na tallafawa ci gaba da ke son gudanar da ayyukan su a kasar .
Wallafawa ranar: 12/04/2024 - 18:41
Daga cikin matakan gwamnatin na son sanin hanyoyin da kungiyoyin ke samun kuɗaɗensu da kuma yadda suke kashe su.