Home Back

Bola Tinubu Zai Kaddamar da Zane Mafi Girma a Duniya Ranar Demokuradiyya

legit.ng 2024/7/1

Abuja - Gwamnatin Najeriya karƙashin shugabancin Bola Ahmed Tinubu za ta kaddamar da hoton zane mafi girma a duniya a ranar Demokuraɗiyya.

Legit.ng Hausa ta bude tasha a manhajar Whatsapp. Kasance tare da mu don samun rahotanni da dumi-dumi!

Za a kaddamar zanen a wurin bikin cikar Najeriya shekaru 25 a tsarin mulkim Demokuraɗiyya a babban filin Eagle Square da ke Abuja yau Laraba, 12 ga watan Yuni.

Opeyemi Alaba, wanda ya yi zanen, ne ya bayyana shi a matsayin sakon fatan alheri ga ‘yan Najeriya da nahiyar Afirka baki ɗaya.

Karin bayani na nan tafe...

Asali: Legit.ng

People are also reading