Home Back

Tsadar rayuwa matsala ce ta duniya ba Najeriya kaɗai ba - Wamako

bbc.com 2024/7/5

Tsadar rayuwa matsala ce ta duniya ba Najeriya kaɗai ba - Wamako

Mintuna 6 da suka wuce

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata a Najeriya, Aliyu Magatakarda Wamakko ya fadi manyan abubuwan da zai iya tunawa a shekaru 25 na mulkin dimokuradiyya a Najeriya.

Ya kuma bayyana matsayarsa kan irin rawar da Tinubu ya taka a shekara guda na mulkinsa.

Sanata Wamako ya kuma zayyano wasu matakan da za a ɗauka don kawo wa ‘yan Najeriya sauƙin matsin rayuwar da ake fuskanta.

People are also reading