Home Back

Afirka ta Kudu: Majalisar dokoki za ta zabi shugaban kasa

dw.com 2024/10/6

 Shugaba Cyril Ramaphosa wanda jam'iyyarsa ta ANC ta rasa rinjaye a karon farko cikin shekaru 30, wadda ke da  kujeru 159 na kokarin kula kawance da jam'iyyun siyasa na adawa.Yaynzu haka dai akwai labaran da ake bayyanawa cewar ANC za ta  yi kawance da Democratic Alliance (DA) mai kujeru 87 da kuma Inkatha Freedom Party (IFP) mai kujeru 17 domin samun rinjaye kujeru 250 don kafa   gwamnati.

People are also reading